21 Suka tashi daga Libna, suka yi sansani a Rissa.
21 Da suka tashi daga Libna, sai suka sauka a Rissa.
Waɗannan su ne kalmomin da Musa ya yi wa dukan Isra’ila, a hamada gabas da Urdun, wato, Araba, ɗaura da Suf, tsakanin Faran da Tofel, Laban, Hazerot da Dizahab.
Suka tashi daga Rimmon Ferez, suka yi sansani a Libna.
Suka tashi daga Rissa, suka yi sansani a Kehelata.