14 Ubangiji ya yi magana da Musa a Hamadar Sinai ya ce,
14 Ubangiji ya yi magana da Musa a jejin Sinai, ya ce masa
A rana ta farko a cikin watan uku bayan da Isra’ilawa suka bar Masar, a wannan rana, suka iso Hamadar Sinai.
Ba a dai ƙidaya zuriyar Lawi tare da saura kabilan ba.
’Ya’yan Lawi maza su ne, Gershon, Kohat da Merari.