Ƙidaya 27:18 - Sabon Rai Don Kowa 202018 Sai Ubangiji ya ce wa Musa, “Ka ɗauki Yoshuwa ɗan Nun, mutumin da ruhun shugabanci yake a cikinsa, ka ɗibiya masa hannunka. အခန်းကိုကြည့်ပါ။Littafi Mai Tsarki18 Sai Ubangiji ya ce wa Musa, “Ka ɗauki Joshuwa, ɗan Nun, mutumin da ya dace, ka ɗibiya masa hannuwanka, အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |