Ƙidaya 27:12 - Sabon Rai Don Kowa 202012 Sa’an nan Ubangiji ya ce wa Musa, “Hau bisa wannan dutse a Abarim. Ka ga ƙasar da na ba wa Isra’ilawa. အခန်းကိုကြည့်ပါ။Littafi Mai Tsarki12 Sai Ubangiji ya ce wa Musa, “Hau bisa kan Dutsen Abarim, ka dubi ƙasa wadda na ba Isra'ilawa. အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |