16 Ubangiji ya ce wa Musa,
16 Ubangiji kuma ya umarci Musa, ya ce,
Sunan macen nan Bamidiyana da aka kashe kuwa Kozbi ne, ’yar Zur, wani basaraken iyalin Midiyawa.
“Ka ɗauki Midiyawa a matsayin abokan gāba, ka kuma kashe su,
“Ka ɗaukar wa Isra’ilawa fansa, a kan Midiyawa. Bayan wannan za ka mutu, a kuwa tara ka ga mutanenka.”