10 Ubangiji ya ce wa Musa,
10 Sai Ubangiji ya ce wa Musa,
Waɗanda suka mutu a wannan annoba, sun kai mutum 24,000.
“Finehas ɗan Eleyazar, ɗan Haruna, firist, ya kawar da fushina daga Isra’ilawa; saboda ya yi kishi irin nawa a gabansu, don haka saboda ɗaukakata ban kawo ƙarshensu ba.
An ayana masa wannan a matsayin adalci har zamanai marar matuƙa masu zuwa.