Ƙidaya 15:30 - Sabon Rai Don Kowa 202030 “ ‘Amma duk wanda ya yi zunubi da gangan, ko shi ɗan ƙasa ne, ko baƙo, ya saɓi Ubangiji, dole a ware wannan mutum daga mutanensa, အခန်းကိုကြည့်ပါ။Littafi Mai Tsarki30 Amma mutumin da ya yi laifi da gangan, ko shi ɗan ƙasa ne, ko kuma baƙo ne, ya sāɓi Ubangiji, sai a kashe shi, အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |