7 Igal ɗan Yusuf, daga kabilar Issakar;
Kaleb ɗan Yefunne, daga kabilar Yahuda;
Hosheya ɗan Nun, daga kabilar Efraim;
Mutanen Yusuf kuwa suka ce wa Yoshuwa, “Me ya sa ka ba mu rabon gādo ɗaya kawai? Ga shi muna da yawa kuma Ubangiji ya albarkace mu sosai.”