13 Setur ɗan Mika’ilu, daga kabilar Asher;
Ammiyel ɗan Gemalli, daga kabilar Dan;
Nabi ɗan Bofsi, daga kabilar Naftali;
Ubangiji ya ce wa Musa,
A daren nan, sai dukan jama’ar suka tā da murya, suka yi kuka da ƙarfi.
Sa’an nan, muka kama hanya daga Horeb muka ratsa wajen ƙasar tudun Amoriyawa ta dukan hamadarta mai fāɗi, da kuma mai bantsoron da kuka gani, muka kuma kai Kadesh Barneya yadda Ubangiji, Allahnmu ya umarce mu.