11 Gaddi ɗan Susi, daga kabilar Manasse (wata kabilar Yusuf);
Gaddiyel ɗan Sodi, daga kabilar Zebulun;
Ammiyel ɗan Gemalli, daga kabilar Dan;
Ya albarkace su a wannan rana ya ce, “A cikin sunanku Isra’ila zai sa wannan albarka ‘Bari Allah yă sa ku zama kamar Efraim da Manasse.’ ” Saboda haka ya sa Efraim gaban Manasse.
Umma, Afek da Rehob. Garuruwa ashirin da biyu ke nan da ƙauyukansu.