Ƙidaya 11:21 - Sabon Rai Don Kowa 202021 Amma Musa ya ce, “Ga ni a cikin mutane dubu ɗari shida tafe tare da ni, kana kuma cewa, ‘Zan ba su nama su ci har wata guda cur!’ အခန်းကိုကြည့်ပါ။Littafi Mai Tsarki21 Amma Musa ya ce wa Ubangiji, “Mutum dubu ɗari shida (600,000) ne suke tafe tare da ni, ga shi kuwa, ka ce za ka ba su nama, za su ci har wata guda cur. အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |