Ishaya 61:6 - Sabon Rai Don Kowa 20206 Za a kuma kira ku firistocin Ubangiji, za a kira ku masu hidimar Allahnmu. Za ku ci wadatar waɗansu al’ummai, kuma a cikin dukiyarsu za ku yi taƙama. အခန်းကိုကြည့်ပါ။Littafi Mai Tsarki6 Amma za a sani, ku firistoci ne na Ubangiji, Za ku mori dukiyar al'ummai, Za ku yi fāriya da cewa, taku ce. အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |