Ishaya 56:8 - Sabon Rai Don Kowa 20208 Ubangiji Mai Iko Duka ya furta cewa, zai tattara korarru na Isra’ila, “Zan ƙara tattaro waɗansu bayan waɗanda na riga na tattara.” အခန်းကိုကြည့်ပါ။Littafi Mai Tsarki8 Haka Ubangiji Allah, shi wanda ya tattara Isra'ilawa korarru, ya faɗa, ya ce, “Zan ƙara tattaro waɗansu, bayan waɗanda na riga na tattara.” အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |