Ishaya 52:5 - Sabon Rai Don Kowa 20205 “Yanzu kuma me nake da shi a nan?” In ji Ubangiji. “Gama an kwashe mutanena ba a bakin kome ba kuma waɗanda suka mallake su sun yi musu ba’a, Kullum ana cin gaba da yin wa sunana saɓo. အခန်းကိုကြည့်ပါ။Littafi Mai Tsarki5 Yanzu kuma, ga shi, yana faruwa a Babila, Kuka zama kamammu a can, ba gaira ba dalili. Su da suke mulkinku suna girmankai, suna fāriya, Suna ta nuna mini raini. အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |