Ishaya 51:12 - Sabon Rai Don Kowa 202012 “Ni kaɗai ne na ta’azantar da ku. Wane ne ku da kuke tsoron mutane masu mutuwa, ’ya’yan mutane waɗanda suke ciyawa ne kawai, အခန်းကိုကြည့်ပါ။Littafi Mai Tsarki12 Ubangiji ya ce, “Ni ne wanda yake ƙarfafa ku. Don me za ku ji tsoron mutum mai mutuwa, Wanda bai fi ciyawa tsawon rai ba? အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |