Ishaya 51:1 - Sabon Rai Don Kowa 20201 “Ku kasa kunne gare ni, ku da kuna neman adalci kuke kuma neman Ubangiji. Dubi dutse daga inda aka yanke ku da kuma mahaƙar duwatsu inda aka fafe ku; အခန်းကိုကြည့်ပါ။Littafi Mai Tsarki1 Ubangiji ya ce, “Ku kasa kunne gare ni, ku da kuke so a cece ku, Ku da kuka zo gare ni neman taimako. Ku yi tunanin dutse inda kuka fito, Da mahaƙar duwatsu inda kuka fito. အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |