Ishaya 26:15 - Sabon Rai Don Kowa 202015 Ka fadada al’umma, ya Ubangiji; ka fadada al’umma. Ka samo wa kanka ɗaukaka; ka fadada dukan iyakokin ƙasar. အခန်းကိုကြည့်ပါ။Littafi Mai Tsarki15 Ya Ubangiji, ka sa al'ummarmu ta yi ƙarfi, Ka faɗaɗa karkararta a kowane gefe, Wannan kuwa ya sa ana girmama ka. အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |