Ishaya 13:17 - Sabon Rai Don Kowa 202017 Duba, zan zuga mutanen Medes su yi gāba da su, su da ba su kula da azurfa ba kuma ba sa damuwa da zinariya. အခန်းကိုကြည့်ပါ။Littafi Mai Tsarki17 Ubangiji ya ce “Ina zuga mutanen Mediya, don su faɗa wa Babila da yaƙi. Ba su kula da azurfa ba, ba kuwa za a jarabce su da zinariya ba. အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |