Irmiya 9:22 - Sabon Rai Don Kowa 202022 Ka ce, “Ga abin da Ubangiji ya furta, “ ‘Gawawwakin mutane za su fāɗi kamar juji a fili, kamar hatsin da aka yanka a bayan mai girbi, da ba mai tara su.’ ” အခန်းကိုကြည့်ပါ။Littafi Mai Tsarki22 Ubangiji ya ce mini, ‘Ka yi magana, cewa gawawwakin mutane za su fāɗi tuli Kamar juji a saura, Kamar dammunan da masu girbi suka ɗaura, Ba wanda zai tattara su.’ ” အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |