Irmiya 8:16 - Sabon Rai Don Kowa 202016 Daga Dan ana jin tirjin dawakan abokin gāba; da jin haniniyar ingarmunsu dukan ƙasar ta girgiza. Sun zo su cinye ƙasar da kome da yake cikinta, birni da dukan mazaunanta. အခန်းကိုကြည့်ပါ။Littafi Mai Tsarki16 Daga Dan, an ji firjin dawakai. Dakan ƙasar ta girgiza saboda haniniyar ingarmunsu. Sun zo su cinye ƙasar duk da abin da suke cikinta, Wato da birnin da mazauna cikinsa.” အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |