Irmiya 6:6 - Sabon Rai Don Kowa 20206 Ga abin da Ubangiji Maɗaukaki yana cewa, “Ku sassare itatuwan ku tula ƙasa kewaye da Urushalima. Dole a hukunta wannan birni; saboda ya cika da zalunci. အခန်းကိုကြည့်ပါ။Littafi Mai Tsarki6 Ubangiji Mai Runduna ya ce, “Ku sassare itatuwanta, Ku tula ƙasa kewaye da Urushalima, Dole in hukunta wannan birni saboda ba kome cikinsa sai zalunci, အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |