Irmiya 50:4 - Sabon Rai Don Kowa 20204 “A kwanakin nan, a wannan lokaci,” in ji Ubangiji, “mutanen Isra’ila da mutanen Yahuda gaba ɗaya za su tafi cikin hawaye su nemi Ubangiji Allahnsu. အခန်းကိုကြည့်ပါ။Littafi Mai Tsarki4 Ubangiji ya ce, “Sa'ad da lokacin nan ya yi, mutanen Isra'ila da na Yahuza za su zo tare, suna kuka, suna nemana, ni Ubangiji Allahnsu. အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |