Irmiya 50:33 - Sabon Rai Don Kowa 202033 Ga abin da Ubangiji Maɗaukaki yana cewa, “An danne mutanen Isra’ila, haka ma mutanen Yahuda. Dukan waɗanda suka kama su suna riƙe su kankan, suna kin barinsu su tafi. အခန်းကိုကြည့်ပါ။Littafi Mai Tsarki33 “Ni Ubangiji Mai Runduna na ce, An danne mutanen Isra'ila da na Yahuza, Duk waɗanda suka kama su bayi sun riƙe su da ƙarfi. Sun ƙi su sake su. အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |