Irmiya 50:3 - Sabon Rai Don Kowa 20203 Al’umma daga arewa za tă fāɗa mata su mai da ƙasar kango. Ba wanda zai zauna a cikinta; mutane da dabbobi za su gudu. အခန်းကိုကြည့်ပါ။Littafi Mai Tsarki3 “Wata al'umma za ta taso daga arewa gāba da ita, za ta mai da ƙasar abar ƙyama, ba wanda zai zauna ciki. Mutum da dabba duk sun watse, kowa ya bar ta.” အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |