Irmiya 50:19 - Sabon Rai Don Kowa 202019 Amma zan komo da Isra’ila zuwa wurin kiwonsa zai kuwa yi kiwo a Karmel da Bashan; zai ƙosar da marmarinsa a tuddan Efraim da Gileyad. အခန်းကိုကြည့်ပါ။Littafi Mai Tsarki19 Zan komar da Isra'ila a makiyayarsa, zai yi kiwo a Karmel da Bashan. Zai sami biyan bukatarsa a tsaunukan Ifraimu da na Gileyad. အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |