Irmiya 48:12 - Sabon Rai Don Kowa 202012 Kwanaki suna zuwa,” in ji Ubangiji, “sa’ad da zan aika da mutanen da za su tuntsurar da tuluna, su kuma zubar da ita waje. Za su bar tulunan ba kome a ciki su kuma farfashe tulunanta. အခန်းကိုကြည့်ပါ။Littafi Mai Tsarki12 Ubangiji ya ce, “Domin haka kwanaki suna zuwa, sa'ad da zai aika da mutane su tuntsurar da tuluna, su zubar da ruwan inabi, su farfasa tulunanta. အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |