Irmiya 41:7 - Sabon Rai Don Kowa 20207 Da suka shiga cikin birni, sai Ishmayel ɗan Netaniya da mutanen da suke tare da shi suka karkashe su suka zubar a rijiya. အခန်းကိုကြည့်ပါ။Littafi Mai Tsarki7 Sa'ad da suka shiga birnin, sai Isma'ila ɗan Nataniya da mutanen da suke tare da shi suka kashe su, suka jefa su a wata rijiya. အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |