12 Sai maganar Ubangiji ta zo wa Irmiya cewa,
12 Ubangiji ya yi magana da Irmiya, ya ce,
Amma daga baya suka canja ra’ayoyinsu suka maido bayinsu suka kuma sāke bautar da su.
“Ga abin da Ubangiji, Allah na Isra’ila, yana cewa na yi alkawari da kakanni-kakanninku sa’ad da na fitar da su daga Masar, daga ƙasar bauta. Na ce,