26 Sa’an nan maganar Ubangiji ta zo wa Irmiya cewa,
26 Ubangiji kuwa ya ce wa Irmiya,
Ko da yake za a ba da birnin ga Babiloniyawa, kai, ya Ubangiji Mai Iko Duka, ka ce mini, ‘Saye fili da azurfa ka kuma sa a shaida cinikin.’ ”
“Ni ne Ubangiji Allah na dukan ’yan adam. Akwai wani abin da ya gagare ni?