Irmiya 32:15 - Sabon Rai Don Kowa 202015 Gama ga abin da Ubangiji Maɗaukaki, Allah na Isra’ila, yana cewa za a sāke saye gidaje, filaye da gonakin inabi a wannan ƙasa.’ အခန်းကိုကြည့်ပါ။Littafi Mai Tsarki15 Gama haka Ubangiji Mai Runduna, Allah na Isra'ila, ya faɗa, ‘Gidaje, da gonaki, da gonakin inabi, za a sāke sayensu a ƙasan nan.’ ” အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |