Irmiya 31:6 - Sabon Rai Don Kowa 20206 Za a yi ranar da matsara za su tā da murya a kan tuddan Efraim su ce, ‘Ku zo, bari mu haura Sihiyona, zuwa wurin Ubangiji Allahnmu.’ ” အခန်းကိုကြည့်ပါ။Littafi Mai Tsarki6 Gama rana tana zuwa sa'ad da mai tsaro zai yi kira A ƙasar tudu ta Ifraimu, ya ce, ‘Ku tashi mu haura zuwa Sihiyona Zuwa wurin Ubangiji Allahnmu.’ ” အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |