30 Sa’an nan maganar Ubangiji ta zo wa Irmiya cewa,
30 Ubangiji kuwa ya yi magana da Irmiya, ya ce,
Zefaniya firist kuwa, ya karanta wasiƙar annabi Irmiya.
“Ka aika da wannan saƙo zuwa ga dukan masu zaman bauta cewa, ‘Ga abin da Ubangiji yana cewa game da Shemahiya, mutumin Nehelam. Domin Shemahiya ya yi muku annabci, ko da yake ban aike shi ba, ya kuma sa kuka gaskata ƙarya,
Ba a daɗe ba bayan annabi Hananiya ya karya karkiya daga wuyan annabi Irmiya, sai maganar Ubangiji ta zo wa Irmiya cewa,