Irmiya 29:10 - Sabon Rai Don Kowa 202010 Ga abin da Ubangiji yana cewa, “Sa’ad da shekaru saba’in suka cika a Babilon, zan zo muku in cika alkawarin alherina don in komo da ku zuwa wannan wuri. အခန်းကိုကြည့်ပါ။Littafi Mai Tsarki10 “Ubangiji ya ce, ‘Sa'ad da kuka cika shekara saba'in a Babila, zan ziyarce ku, zan kuwa cika muku alkawarina. Zan komo da ku zuwa wannan wuri. အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |