Irmiya 28:13 - Sabon Rai Don Kowa 202013 “Je ka faɗa wa Hananiya cewa, ‘Ga abin da Ubangiji yana cewa, ka karya karkiyar katako, amma a wurinsa za ka sami karkiyar ƙarfe. အခန်းကိုကြည့်ပါ။Littafi Mai Tsarki13 ya tafi ya faɗa wa Hananiya, ya ce, “Haka Ubangiji ya ce, ‘Ka karya karkiya ta itace, amma zan yi karkiya ta ƙarfe a maimakonta. အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |