Irmiya 27:15 - Sabon Rai Don Kowa 202015 ‘Ban aike su ba,’ in ji Ubangiji. ‘Suna annabcin ƙarya ne da sunana. Saboda haka, zan kore ku za ku kuwa hallaka, da ku da kuma annabawan da suke muku annabci.’ ” အခန်းကိုကြည့်ပါ။Littafi Mai Tsarki15 Gama Ubangiji ya ce shi bai aike su ba, annabcin ƙarya suke yi muku da sunansa, don ya kore ku, ku halaka, ku da annabawan da suke yi muku annabci.” အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |