1 Sai maganar Ubangiji ta zo mini cewa,
1 Ubangiji kuma ya yi magana da ni, ya ce,
Maganar Ubangiji ta zo mini cewa,
Maganar Ubangiji ta zo gare shi a shekara ta goma sha uku ta sarautar Yosiya ɗan Amon sarkin Yahuda,
“Zan cece ka daga hannuwan mugaye in ɓamɓare ka daga hannun marasa tausayi.”
“Kada ka yi aure ka haifi ’ya’ya maza da mata a wannan wuri.”