Irmiya 15:6 - Sabon Rai Don Kowa 20206 Kin ƙi ni,” in ji Ubangiji. “Ki ci gaba da ja da baya. Ta haka zan ɗibiya hannuwana a kanki in hallaka ki; ba zan ƙara nuna miki jinƙai ba. အခန်းကိုကြည့်ပါ။Littafi Mai Tsarki6 Ni Ubangiji na ce, kun ƙi ni, kuna ta komawa da baya, Don haka na nuna ikona gāba da ku, na hallaka ku, Na gaji da jin tausayinku! အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |