Irmiya 15:1 - Sabon Rai Don Kowa 20201 Sai Ubangiji ya ce mini, “Ko da Musa da Sama’ila za su tsaya a gabana, zuciyata ba za tă komo ga mutanen nan ba. Ka kore su daga gabana! Su tafi! အခန်းကိုကြည့်ပါ။Littafi Mai Tsarki1 Sai Ubangiji ya ce mini, “Ko da a ce Musa da Sama'ila za su tsaya a gabana, duk da haka zuciyata ba za ta komo wurin mutanen nan ba. Ka kore su daga gabana su yi tafiyarsu! အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |