Irmiya 11:22 - Sabon Rai Don Kowa 202022 saboda haka ga abin da Ubangiji Maɗaukaki yana cewa, ‘Zan hukunta su. Samarinsu za su mutu ta wurin takobi, ’ya’yansu maza da mata kuwa ta wurin yunwa. အခန်းကိုကြည့်ပါ။Littafi Mai Tsarki22 Domin haka ga abin da Ubangiji Mai Runduna ya ce, “Ga shi kuwa, zan hukunta su, za a kashe samarinsu da takobi, 'ya'yansu mata da maza, yunwa za ta kashe su. အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |