1 Ga maganar da ta zo wa Irmiya daga wurin Ubangiji.
1 Ubangiji ya yi magana da Irmiya cewa,
Ka zuba hasalarka a kan al’umman da ba su san ka ba, a kan mutanen da ba sa kira bisa sunanka. Gama sun cinye Yaƙub; sun cinye shi gaba ɗaya suka kuma lalace wurin zamansa.
“Ka saurari zancen wannan alkawari ka kuma faɗe su ga mutanen Yahuda da kuma waɗanda suke zaune a Urushalima.
Sai maganar Ubangiji ta zo wa Iliya, ta ce,