Irmiya 1:7 - Sabon Rai Don Kowa 20207 Amma Ubangiji ya ce mini, “Kada ka ce, ‘Ni ɗan yaro ne kawai.’ Dole ka je wurin kowane mutumin da na aike ka ka kuma faɗa abin da na umarce ka. အခန်းကိုကြည့်ပါ။Littafi Mai Tsarki7 Amma Ubangiji ya ce mini, “Kada ka ce kai yaro ne, Kai dai ka tafi wurin mutanen da zan aike ka, အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |