Ibraniyawa 5:5 - Sabon Rai Don Kowa 20205 Haka ma Kiristi bai kai kansa neman ɗaukaka na zama babban firist ba. Allah ne dai ya ce masa, “Kai Ɗana ne; yau na zama Uba a gare ka.” အခန်းကိုကြည့်ပါ။Littafi Mai Tsarki5 Haka kuma, Almasihu, ba shi ya ɗaukaka kansa ya zama Babban Firist ba, sai dai wannan ne ya sa shi, wanda ya ce da shi, “Kai Ɗana ne, Ni Ubanka ne yau.” အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |