Hosiya 4:6 - Sabon Rai Don Kowa 20206 mutanena suna hallaka saboda jahilci. “Domin kun ƙi neman sani, ni ma na ƙi ku a matsayin firistocina; domin kun ƙyale dokar Allahnku, ni ma zan ƙyale ’ya’yanku. အခန်းကိုကြည့်ပါ။Littafi Mai Tsarki6 Mutanena sun lalace saboda jahilci. Tun da yake sun ƙi ilimi, Ni ma na ƙi ku da zaman firist ɗina. Tun da yake kun manta da umarnan Allahnka, Ni ma zan manta da 'ya'yanku. အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |