Hosiya 13:16 - Sabon Rai Don Kowa 202016 Dole mutanen Samariya su ɗauki laifinsu, domin sun tayar wa Allahnsu. Za a kashe su da takobi; za a fyaɗa ƙananansu da ƙasa, za a ɓarke matansu masu ciki.” အခန်းကိုကြည့်ပါ။Littafi Mai Tsarki16 Samariya za ta ɗauki hakkin zunubinta, Gama ta tayar wa Allahnta. Za a kashe mutanenta da takobi. Za a fyaɗa jariranta a ƙasa, A kuma tsage matanta masu ciki.” အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |