Galatiyawa 4:25 - Sabon Rai Don Kowa 202025 Hagar tana a matsayin Dutsen Sinai a Arabiya tana kuma kwatancin birnin Urushalima na yanzu, gama ita baiwa ce tare da ’ya’yanta. အခန်းကိုကြည့်ပါ။Littafi Mai Tsarki25 To, ai, Hajaratu Dutsen Sina'i ce a ƙasar Larabawa. Ita ce kwatancin Urushalima ta yanzu, don ita da 'ya'yanta duk a bauta suke. အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |