2 In ka ƙi barinsu, zan hore ka da annoban kwaɗi a dukan ƙasarka.
2 Idan ka ƙi sakinsu, zai hore ka da kwaɗi.
Ya aika da tarin ƙudajen da suka cinye su, da kwaɗin da suka wahalshe su.
In ka ƙi ka bar su su tafi, kana ta riƙonsu,
Sa’an nan Ubangiji ya ce wa Musa, “Zuciyar Fir’auna taurariya ce, ya ƙi yă bar mutanen su tafi.
Ƙasarsu ta yi ta fid da kwaɗi, waɗanda suka haura cikin ɗakunan kwana na masu mulkinsu.
Sa’an nan Ubangiji ya ce wa Musa, “Ka je wurin Fir’auna, ka ce masa, ‘Ga abin da Ubangiji yana cewa, ka bar mutanena su tafi domin su yi mini sujada.
Nilu zai cika da kwaɗi. Za su haura zuwa cikin fadanka da kan gadonka, cikin gidajen bayinka da kan mutanenka, cikin kwanonin toye-toyenka da na cin abincinka.