Fitowa 4:5 - Sabon Rai Don Kowa 20205 Ubangiji ya ce, “Wannan zai sa su ba da gaskiya cewa Ubangiji, Allah na kakanninsu, Allah na Ibrahim, Allah na Ishaku, da kuma Allah da Yaƙub, ya bayyana gare ka.” အခန်းကိုကြည့်ပါ။Littafi Mai Tsarki5 Sai Ubangiji ya ce, “Ta haka za su gaskata Ubangiji Allah na kakanninsu ne, wato na Ibrahim, da Ishaku, da Yakubu, ya bayyana gare ka.” အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |