2 Bayan da Musa ya tura matarsa Ziffora gida, sai surukinsa Yetro ya karɓe ta
2 Ya kawo Ziffora matar Musa, wadda Musa ya aika da ita gida.
Musa ya yarda yă zauna da mutumin wanda ya ba da ’yarsa Ziffora aure da Musa.