Fitowa 17:9 - Sabon Rai Don Kowa 20209 Musa ya ce wa Yoshuwa, “Zaɓi waɗansu mazanmu, ka je ka yaƙi Amalekawa. Gobe zan tsaya a bisa tudu, da sandan Allah a hannuwana.” အခန်းကိုကြည့်ပါ။Littafi Mai Tsarki9 Sai Musa ya ce wa Joshuwa, “Zaɓo mana mutane, ka fita ka yi yaƙi da Amalekawa gobe. Zan tsaya a bisa dutsen da sandan mu'ujiza a hannuna.” အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |