1 Sa’an nan Ubangiji ya ce wa Musa,
1 Ubangiji ya ce wa Musa,
Ubangiji ya ce wa Musa,
Ubangiji ya ce wa Musa da Haruna a Masar,
Al’amudan nan biyu, na girgije da na wuta, ba su daina yi wa jama’a jagora ba.
“Ka faɗa wa Isra’ilawa, su juya su kafa sansani a Fi Hahirot, a tsakanin Migdol da teku. Za su kafa sansanin kai tsaye kusa da teku, wanda ya fuskanci Ba’al-Zafon.
Suka tashi daga Etam, suka koma baya zuwa Fi Hahirot, wajen gabashin Ba’al-Zafon, suka yi sansani kusa da Migdol.
Lokacin da na fitar da iyayenku daga Masar, suka zo teku, sai Masarawa suka fafare su da kekunan yaƙi da dawakai har zuwa Jan Teku.